Muna nan APC amma Atiku zamu zaba – Babachir Lawal

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma jigo a jam’iyar APC, Babachir David Lawal ya ce suna nan a jam’iyar APC amma kuma Atiku Abubakar za su zaba.

Babachir ya ce jam’iyar APC ba za ta ci zaben shugaban kasa ba saboda yadda ta tsayar da Musulmi da Musulmi a takarar shugaban kasa.

A wata tattaunawa da BBC, Babachir ya ce shi da sauran mutane sun goyi bayan Bola Tinubu ya lashe zaben fidda gwani a jam’iyar APC amma daga baya sai suka gano ya dade yana boye musu aniyarsa ta zaben Musulmi a matsayin mataimaki.

Ya kara da cewa a yanzu baya goyon bayan Tinubu kuma APC ba za ta ci zaben shugaban kasa ba.

Lawal ya ce jam’iyar Labour Party tayi kokarin shawo kan su su mara mata baya amma suka ki amincewa.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...