Mataimakin shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna ya fice daga jam’iyar APC ya zuwa PDP

[ad_1]








Mataimakin shugaban majalisar dokokin jihar Kaduna, John Audu Kwaturu da kuma mamba a majalisar dake wakiltar mazabar Kudan a majalisar, Junaidu Yakubu sun sauya sheka daga jam’iyar APC ya zuwa PDP.

Kwaturu wanda ya yi magana da manema labarai ta wayar tarho ya ce ya mika takardar ficewarsa daga jam’iyar ga ofishin jam’iyar na mazabar Kwataru dake karamar hukumar Kachia.

“Na bar jam’iyar APC ya zuwa PDP na bayyana dalilaina na ficewa daga APC a cikin wasikar dana aika zuwa mazabata ta Kwataru.

“Zaku so jin cewa hatta shugaban mazaba ta ya fice daga jam’iyar APC,”ya ce.

Anasa ɓangaren Yakubu ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC wata wasika mai dauke da kwanan watan 7 ga watan Agusta ya zuwa shugaban mazabar Hunkuyi dake karamar Kudan dake jihar.




[ad_2]

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...