Masu zanga-zanga sun kai hari ofishin jakadancin Faransa a Jamhuriyar Nijar

Ofishin jakadancin Faransa a Jamhuriyar Nijar ya fuskanci hari daga wasu masu zanga-zanga dake goyon bayan juyin mulkin sa sojoji suka yi.

A ranar Laraba ne, Amadou Abdramane ya sanar da hambarar da gwamnatin shugaban kasa, Mohamed Bazoum.

A wani abu da ake gani kamar zanga-zanga ce kan zargin shirin tsoma bakin kasar Faransa kan sha’anin kasar Nijar magoya bayan jagoran mulkin sojan sun yi gangami a cikin garin Niamey inda suke daga tutar kasar Russia tare da kiran sunan, Vladimir Putin.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...