Kotu ta hana INEC gudanar da zaben da zai maye gurbin yan majalisar dokokin jihar Rivers da suka sauya sheka

Kotun daukaka dake Abuja ta dakatar da hukumar zabe mai zaman manta ta INEC gudanar da sabon zabe na kujerun yan majalisar dokokin jihar Rivers da suka sauya sheka.

Alkalin kotun, Donatus Okorowo shi ne ya bayar da umarnin a ranar Juma’a.

A ranar 11 ga watan Disamba mambobin majalisar dokokin jihar Rivers 27 suka sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar adawa ta APC.

Hakan ya sa kakakin majalisar dokokin jihar, Edison Ehie ya ayyana cewa kujerun yan majalisar babu kowa akansu kuma Ya yi kira ga hukumar zabe ta INEC da ta gudanar da sabon zabe a mazabunsu.

Biyo bayan umarnin shugaban majalisar ne yasa masu sauya shekar garyawa gaban kotu.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]