Kasurgumin Danfashin Da Ya Addabi Kanawa Ya Shiga Hannu – Musa Majiya

[ad_1]








Wannan shine Hafizu Magaji na Unguwar Tudun Murtala, Kasurgumin dan fashi da makami kuma Hamshakin Dan-Daba da ya addabi mutanen Yankin Tudun Murtala, Rimin Kebe, Kwana Hudu da wasu sassa na birnin Kano kamar su bakin Kasuwa, bakin Zuwo da Jakara. Yana Sata, Kwace har da Kisan kai a lokaci daba-daban.

Ya fada tarkon jami’anmu lokacin da yayi arangama da yan Vigilante da misalin karfe biyun dare yana kokarin fasa wani Shago kuma kafin kama shi sai da ya Sassari Yan Vigilante akalla guda uku kafin a kai ga nasarar chafke shi.

Daga Kakakin Rundunar Yansandan Jihar Kano SP Musa Majia.




[ad_2]

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...