Kasar Saudi Arabia Ta Fitar Da Ranar Da Za ‘ayi Arfa.

[ad_1]








Babbar ma’aikatar kula da harkokin addinin Musulinci ta kasar Saudi Arabia ta bada sanarwar ganin watan zulhajji yau asabar.

Saboda haka gobe lahadi zai zama 1 ga watan Zulhajji wanda yayi daidai da 12 ga watan Augusta 2018.

Abisa wannan ne ma’aikatar ta bada tabbacin Ranar litinan 20 ga watan Augusta 2018 zai kasance Ranar Arfa wato 9 ga wata Zulhajji 1439 .




[ad_2]

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...