Kamfanonin sadarwa na duba yiyuwar ƙara kuɗin kira da data

Kungiyar kamfanonin da suke da lasisin samar da kamfanonin sadarwa a Najeriya(ALTON) ta ce kuɗin da ake cajin masu amfani da wayar salula a yanzu ba abu ne da zai dore ba a halin da ake ciki yanzu.

Shugaban kungiyar Gbenga Adebayo shi ne ya bayyana haka a wurin taron masu ruwa da tsaki a harkar sadarwa da shugaban hukumar sadarwa ta kasa NCC, Dr Aminu Maida.

Ya ce ya kamata a duba farashin dai-dai yadda ake samun karuwar kuɗin da suke kashewa wajen gudanar da ayyukansu inda ya kara da cewa masu kamfanonin andora musu nauyin biyan haraji har kusan guda 52.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]