Kamfanonin sadarwa na duba yiyuwar ƙara kuɗin kira da data

Kungiyar kamfanonin da suke da lasisin samar da kamfanonin sadarwa a Najeriya(ALTON) ta ce kuɗin da ake cajin masu amfani da wayar salula a yanzu ba abu ne da zai dore ba a halin da ake ciki yanzu.

Shugaban kungiyar Gbenga Adebayo shi ne ya bayyana haka a wurin taron masu ruwa da tsaki a harkar sadarwa da shugaban hukumar sadarwa ta kasa NCC, Dr Aminu Maida.

Ya ce ya kamata a duba farashin dai-dai yadda ake samun karuwar kuɗin da suke kashewa wajen gudanar da ayyukansu inda ya kara da cewa masu kamfanonin andora musu nauyin biyan haraji har kusan guda 52.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani ɓangare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...