Human Rights Watch ta wallafa sabon rahoto |

Zargin da Isra’ilar ta musanta. Kungiyar ta Human Rights Watch ta bukaci kotun hukunta masu aikata manyan laifuffuka ta ICC, da ta bude sabon bincike kan lamarin. Mahukuntan na Palasdinawa sun yi marhabin da wannan rahoton, inda suka yi fatan duniya za ta yi wani hubbasa dagane da batun.

Daraktan kungiyar na yankin yahudawa da Palasdinawa Omar Shakir ya ce sun jima suna jan kunnen hukumomin Isra’ila kan abinda ke faruwa na nuna wariya, amma suka yi kunnen uwar shegu. Nuna wariyar launin fata da ya samo asali daga kasar Afirka ta Kudu, ba wai ya tsaya kan bakar fata ba kawai, lamari ne da a halin yanzu ka iya shafar kowa da kowa.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]