Hotuna: Yan takarar gwamna a Kano sun sake sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya

A yau ne yan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin jam’iyu daban-daban suka rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a karo na biyu.

Har ila yau suma shuwagabannin jam’iyu da suka tsayar da yan takara a zaben sun rattaba hannu kan jarjejeniyar wacce kwamtin zaman lafiya na zaben Kano ya shirya.

Kwamitin ya shirya bikin sanya hannun ne tare da hadin gwiwar kwamitin zaman lafiya na kasa da tsohon shugaban kasa, Abdulsalam Abubakar ke jagoranta.

More News

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

Ƴan sanda sun kama masu garkuwa da mutane da suka yi bacci a lokacin da suke tsare da mutanen da suka sace

Jami'an Æ´an sanda sun samu nasarar kama wasu masu garkuwa da mutane bayan da suka buge da sharar bacci a lokacin da suke tsare...