Hatsarin mota ya lakume rayukan mutane 18

A kalla mutane 18 ne suka mutu a wani hatsari da ya faru da tsakar safiyar ranar Lahadi a jihar Niger.

Lamarin ya faru ne a wajajen garin Gidan Kwano dake kan hanyar Minna- Bidda a ƙaramar hukumar Bosso ta jihar.

Dukkanin fasinjojin motar da aka ce ta taso ne daga Lagos sun kone kurmus.

Shedun gani da ido sun ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 05:00 na asuba.

Motar ta ci karo ne da wata babbar mota da take tsaye a titi.

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...