Hatsarin mota ya lakume rayukan mutane 18

A kalla mutane 18 ne suka mutu a wani hatsari da ya faru da tsakar safiyar ranar Lahadi a jihar Niger.

Lamarin ya faru ne a wajajen garin Gidan Kwano dake kan hanyar Minna- Bidda a ƙaramar hukumar Bosso ta jihar.

Dukkanin fasinjojin motar da aka ce ta taso ne daga Lagos sun kone kurmus.

Shedun gani da ido sun ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 05:00 na asuba.

Motar ta ci karo ne da wata babbar mota da take tsaye a titi.

More News

Kar ku ɓata rayuwarku da shan miyagun ƙwayoyi, Aisha Buhari ta faɗa wa yara

Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, a ranar Asabar, a Abuja, ta bukaci yara su kasance masu kishin kasa ta hanyar "kaucewa" shan kwayoyi. "Muna son...

Governor Lalong Appoints New Head of Service, Just 48 Hours Prior to Handover

Governor Simon Bako Lalong of Plateau State has approved the appointment of Barr. Mrs. Rauta Joshua Dakok as the new Head of Service, a...

Mun ayyana ranar Litinin a matsayin ranar hutu—Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 29 ga watan Mayun 2023 a matsayin ranar hutu a fadin kasar nan a hukumance. Matakin dai...

Buhari ya zagaya da Tinubu a cikin Villa

Yadda Shugaban Najeriya bai barin gado, Muhammadu Buhari, ya zagaya da Shugaba mai jiran gado, Bola Ahmed Tinubu, a cikin fadar shugaban kasa. Ranar Litinin...