Habasha: Abiy Ahmed ya lashe zabe | Labarai

Firaminstan Habasha Abiy Ahmed ya lashe zaben ‘yan majalisun dokokin da aka gudanar a kasar da gagrumin rinjaye kamar yadda hukumar zaben kasar mai zaman kanta ta bayyana.
Hukumar zaben ta ce Aby Ahmed ya samu kujeru 421 daga cikin 436 na kujerun ‘yan majlisun kasar, lamarin da ka sake bashi wata dama na ci gaba da tafiyar da mulkin Habasha.
Sai dai zaben na 12 ga watan Yuni, ya fuskanci wasu tarin kalubalai na tsaro a yankunan kasar da dama, musamman yankin Tigrey inda a ya zo daidai lokacin da ake fafatwa tsakanin ‘yan tawayen yankin da dakarun gwamnati, kafin cimma matsaya kan tsagaita wuta a karshen watan Yuni.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...