Habasha: Abiy Ahmed ya lashe zabe | Labarai

Firaminstan Habasha Abiy Ahmed ya lashe zaben ‘yan majalisun dokokin da aka gudanar a kasar da gagrumin rinjaye kamar yadda hukumar zaben kasar mai zaman kanta ta bayyana.
Hukumar zaben ta ce Aby Ahmed ya samu kujeru 421 daga cikin 436 na kujerun ‘yan majlisun kasar, lamarin da ka sake bashi wata dama na ci gaba da tafiyar da mulkin Habasha.
Sai dai zaben na 12 ga watan Yuni, ya fuskanci wasu tarin kalubalai na tsaro a yankunan kasar da dama, musamman yankin Tigrey inda a ya zo daidai lokacin da ake fafatwa tsakanin ‘yan tawayen yankin da dakarun gwamnati, kafin cimma matsaya kan tsagaita wuta a karshen watan Yuni.

More News

Yan bindiga sun harbi dalibai uku a Nasarawa

Dalibai uku na kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Nasarawa ne suka jikkata a wani hari da yan bindiga suka kai. Mai magana da yawun...

Gobara ta kama wani sashe na kotun ƙolin Najeriya

An samu tashin gobara a wani sashe na Kotun Kolin Najeriya dake birnin tarayya Abuja. Kawo yanzu babu wani bayani kan musabbabin tashin gobarar amma...

Yan bindiga sun sace kwamishinan yaɗa labarai na Benue

Yan bindiga sun yi garkuwa da, Matthew Abo Kwamishinan Yada Labarai, Al'adu da Yawon Bude Ido na jihar Benue. An yi garkuwa da Abo a...

Nan bada jimawa za a kawo karshen rashin wutar lantarki a Kebbi

Gwamnatin jihar Kebbi ta roki mazauna jihar da su kara hakuri inda ta ce rashin wutar lantarki da ake fuskanta a jihar zai zo...