HaÉ—arin mota ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 14 a Kigo

Mutane 14 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 13 suka samu raunuka daban-daban a wani hatsarin da ya faru a unguwar Aloma da ke karamar hukumar Ofu a jihar Kogi.

Hatsarin da ya afku a ranar Lahadin da ta gabata ya hada da wata motar bas kirar Toyota Sienna da ta nufi Abuja daga Fatakwal da wata motar bas kirar Toyota Hiace da ta nufi Kudancin kasar.

Shaidun gani da ido sun ce hatsarin ya afku ne a lokacin da wasu motocin kirar Toyota guda biyu na kasuwanci suka yi karo da juna.

Wani ganau ya ce, “Mutane 13 da suka hada da direban Hiace Bus gaba daya gobarar ta kone.

Amma daya daga cikin mutane hudu da suka tsira a cikin motar bas din sun mutu a asibiti saboda konewar da suka samu wanda ya kawo adadin zuwa 14 da suka mutu.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...