Gwamnati ta fara rushe gine-ginen da suka nuna alamar rugujewa a Lagos

Gwamnatin Jihar Lagos, karkashin Akinwumi Ambode, ta fara rushe gine-ginen da suka nuna alamar za su iya ruguzowa a yankin itafaji dake Lagos Island.

Yanzu haka jami’an gwamnati na can a layin Freeman dake yankin Ita Faji suna gudanar da aikin rusaun.

Rushe gine-ginen na zuwa ne kwanaki biyu bayan da wani ginin bene mai hawa uku dake layin Massey ya rufta.

Ginin da ya rufta na dauke da makarantar firamare a hawa na biyu

Mutane 12 ciki har kananan yara 9 ne suka mutu a lamarin ya yin da aka samu nasarar ceto mutane sama da 50.

Ruftawar gini abun da yake yawan faruwa a Najeriya kuma hukumomin sun gaza shawo kan faruwar lamarin.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...