Gwamnan Yobe ya ziyarci wuraren da ambaliyar ruwa ya shafa

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya kai ziyara wasu sassan jihar da ambaliyar ruwa tayi mummunan barna.

A yayin ziyarar gwamnan ya jajantawa al’ummar garin Jumbam inda aka rasa rayukan mutane 10 a wani hatsarin jirgin ruwa.

Garuruwan Jumbam da Kaliyari dukkansu a karamar hukumar Tarmuwa na daga cikin inda ambaliyar ruwan tayi wa mummunan barna.

Har ila yau gwamnan ya bayar da umarnin gaggauta sake gina titunan da ambaliyar ruwan ta lalata.

More News

Gobara ta kama wani sashe na kotun ƙolin Najeriya

An samu tashin gobara a wani sashe na Kotun Kolin Najeriya dake birnin tarayya Abuja. Kawo yanzu babu wani bayani kan musabbabin tashin gobarar amma...

Gobara ta kama wani sashe na kotun ƙolin Najeriya

An samu tashin gobara a wani sashe na Kotun Kolin Najeriya dake birnin tarayya Abuja. Kawo yanzu babu wani bayani kan musabbabin tashin gobarar amma...

Yan bindiga sun sace kwamishinan yaÉ—a labarai na Benue

Yan bindiga sun yi garkuwa da, Matthew Abo Kwamishinan Yada Labarai, Al'adu da Yawon Bude Ido na jihar Benue. An yi garkuwa da Abo a...

Nan bada jimawa za a kawo karshen rashin wutar lantarki a Kebbi

Gwamnatin jihar Kebbi ta roki mazauna jihar da su kara hakuri inda ta ce rashin wutar lantarki da ake fuskanta a jihar zai zo...