Dubban mayakan Boko Haram na cigaba da mika wuya ga sojoji

Mayakan Boko Haram na cigaba da mika wuya dakarun rundunar sojan dake yaki da kungiyar a yankin arewa maso gabas.

Tun bayan da rundunar ta kaddamar da “OPERATION HADIN KAI” ake cigaba da samun irin wannan gagarumar nasara.

Kawo yanzu yayan kungiyar ta Boko Haram sama da dubu saba’in ne suka ajiye makamansu.

More News

Sabon gwamnan Taraba ya tsige kantomomin ƙananan hukumomi

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya amince da rusa kwamitin riko na kananan hukumomi goma sha shida na jihar nan take. Rushewar wanda ke kunshe...

Abba Kabir ya kori shugaban hukumar jin dadin alhazan Kano

Kasa da sa’o’i 24 da hawan kujerar shugabancin jihar Kano, da sanyin safiyar Talatar nan ne Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kori...

Yadda Buhari ya isa Daura bayan zamowa tsohon shugaban Najeriya

A yau Litinin ne shugaba Buhari ya isa mahaifarsa ta Daura bayan mika mulki ga Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Tinubu dai ya zama shugaban...