‘Dalilan gwamnatoci na ɓoye kayan tallafi ihu ne bayan hari’ – Comrade Kabiru Sa’idu Dakata.

A Najeriya, hukumomi a jihar Filato sun ce sun kama mutum sama da 200 bisa zarginsu da hannu wajen aukawa suto suton gwamnati su ka wawashe abinci.

Ba a jihar Filato ba kadai, lamarin ya faru a wasu jihohin Adamawa da Kaduna da Taraba da Abuja da Cross River da kuma Kwara.

A jihohin ƙasar da dama al’umma sun wayi garin yau cikin dokar hana fita da hukumomi suka ƙaƙaba ta tsawon sa’a 24, bayan zanga-zangar nuna adawa da rundunar ‘yan sanda SARS ta rikiɗe zuwa tarzoma.

More from this stream

Recomended

Mutane 7 Sun Rasa Rqyukansu, 53 Sun Jikkata Sakamakon Guguwar Iska a Jigawa

Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]