Dalilan da suka jawo tsada da karancin Gas É—in girki

Ana cigaba da fuskantar karanci tare da tashin farashin iskar gas a garuruwa daban daban dake sassan Najeriya.

Rahotanni sun nuna cewa ana fuskantar karancin iskar din girki a jihohi irinsu Lagos, Kano, Maiduguri da sauransu kamar yadda binciken jaridar Daily Trust ya gano.

Manyan dillalan gas sun bada tabbacin cewa karancin da aka samu na wucin gadi ne kuma zai zo ƙarshe nan bada jimawa ba.

Shugaban kungiyar NALGAM ta ƴan kasuwa masu sayar da man iskar gas, Oladapo Olatunbosun ya ce an samu ƙarancin ne sakamakon lalacewar wani jirgin ruwa a teku dake ɗauke da iskar gas tan 14000 akan hanyarsa ta zuwa Lagos.

Ya kara da cewa da zarar jirgin ya iso Lagos za a samu wadatar iskar gas.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...