CBN:Za a cigaba da karɓar tsohon kuɗi bayan wa’adin ranar 10 ga watan Faburairu

Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), ya ce bankuna za su ci gaba da karbar tsoffin takardun kudi na Naira bayan wa’adin da aka kayya

Emefiele ya yi magana ne a yanzu yau ranar Talata lokacin da ya bayyana a wani zama na tattaunawa da kwamitin rikon kwarya na majalisar wakilai kan batun sake fasalin kudin da kuma canza canjin naira.

Ya ce CBN kuma za ta karbi tsohuwar Naira daga bankuna bayan wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu.

Emefiele ya yi tsokaci kan dokar CBN ta umurci babban bankin ya ci gaba da karbar tsofaffin takardun kudi bayan karewar wa’adin..

More News

An Jikkata Jami’an Tsaro A Harin Da Ƴan Bindiga Su ka Kai Wa Ayarin Motocin Yahaya Bello

A jikkata wasu jami'an tsaro a wani hari da yan bindiga su ka kai kan jerin ayarin motocin gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ranar...

Bala Muhammad ya zama shugaban gwamnonin jam’iyyar PDP

An zaɓi gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad a matsayin sabon shugaban kungiyar gwamnonin jam'iyyar PDP. Siminalayi Fabura zaɓaɓɓen gwamnan jihar Rivers shi ne mataimakin shugaban...

Za mu sake bitar mafi karancin albashi a Najeriya—Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya yi alkawarin sake nazarin mafi karancin albashin ma’aikata domin dacewa da yanayin tattalin arzikin kasar nan. A cewarsa, akwai bukatar...

EFCC na zargin tsohuwar ministar mata a mulkin Buhari da karkatar da naira biliyan 2

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati ta titsiye tsohuwar ministar harkokin mata Pauline Tallen kan zargin azurta kai ta...