Buhari Ya Fi ‘Yan Majalisar APC Da Suka Koma PDP Farin Jini A Mazabunsu— Oshiomhole

[ad_1]








Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Adams Oshiomhole ya bayyana cewa ya yi farin ciki da matakin da wasu ‘yan majalisar tarayya na APC suka dauka na komawa jam’iyyar PDP inda ya bayyana su a matsayin sojojin haya da suka shiga jam’iyyar don cin zabe kawai.

Ya kara da cewa, Shugaba Muhammad Buhari ya fi su karbuwa a Mazabunsu saboda ko a zaben 2015 ya fi samun yawan kuri’u a ainihin mazabun nasu. Oshiomhole ya ce ficewarsu daga jam’iyyar a wannan kako I da zabe ya karato alheri ne saboda hakan zai ba APC damar mayar d hankali kan shirye shiryen zaben 2019.




[ad_2]

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana...