Buhari ya bukaci majalisa ta amince da karbo bashin dala miliyan 800

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya roki majalisar dattawa a ranar Laraba da ta amince da lamunin dala miliyan 800 domin gudanar da shirin samar da zaman lafiya a kasar.

Yayin zaman majalisar dattijai na ranar Laraba, Ahmed Lawan, wanda shi ne shugaban majalisar ya karanta wasikar da Buhari ya rubuta mai dauke da bukatar.

Kudaden a cewar shugaban kasar, za a raba wa matsugunan gidaje miliyan 10.2 ne da marasa galihu na tsawon watanni shida, inda aka yi hasashen za su rubanya mutane miliyan 60.

Don ganin an aiwatar da shi yadda ya kamata, shugaban ya bukaci ‘yan majalisar su gaggauta daukar mataki.

More News

Wani mutumi ya yi garkuwa tare da kashe Æ´ar’uwarsa a Kaduna

A ranar Lahadin ne mazauna birnin Zariya na jihar Kaduna suka shiga alhini cikin alhini sakamakon kama wani mai suna AbdulAzeez Idris da ake...

ÆŠan ta’addar Boko Haram ya miÆ™a kansa ga sojoji

Alhaji Wosai wani mamba a ƙungiyar ƴan ta'addar Boko Haram ya miƙa kansa ga dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai. Rahotanni sun bayyana...

An kuÉ“utar da wasu É—aliban da aka sace a jami’a a Kogi

Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa an ceto 14 daga cikin daliban jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence da ke Osara Okene...

Hukumar NMDPRA ta rufe wani gidan mai da ya karkatar da tankar man fetur 18

Hukumar NMDPRA dake lura da tacewa tare rarraba man fetur da iskar gas ta rufe gidan man Botoson Oil and Gas LTD dake jihar...