Barayi sun kashe Ć´ansanda uku a Kaduna tare da konar motar sinitiri guda daya

[ad_1]








Ćłansanda uku aka rawaito an kashe akan hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna lokacin da wasu barayi suka kai musu harin kwanton bauna.

Barayin sun kuma kona motar da ƴansandan suke gudanar da sintiri a ciki lokacin da aka kai musu harin acewar ƙungiyar Birnin-Gwari Vanguards for Security and Good Governance.

Kungiyar ta ce lamarin yafaru ne kusa da kauyen Labi dake karamar hukumar ta Birnin Gwari.

A cikin wata sanarwa, Ibrahim Nagwari, shugaban kungiyar ya mika sakon ta’aziyar kungiyar ga iyalan ƴansandan da lamarin ya rutsa da su.

Shugaban kungiyar ya kuma yabawa namijin ƙoƙarin da jami’an tsaro suke na samar da tsaro a yankin.

Ya zuwa yanzu dai rundunar Ć´ansandan jihar Kaduna ba tace komai ba akan faruwar lamarin.




[ad_2]

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...

Ćłan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa Ć´an fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Ć´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...