Bankin duniya ya nemi tallafin G7 | Labarai

Kawo yanzu dai cutar corona ta kashe mutane miliyan 3 da dubu 700, daga cikin sama da miliyan 170 da suka kamu. Hadakar cibiyar nazarin annoba ta kasa da kasa ta ce, tsakanin shekara ta 1918 zuwa 1919 annobar murar H1N1, ta yi sanadiyar rayukan mutane miliyan 50, da ke wakiltar kaso daya daga cikin ukun al’ummar duniya.

To sai dai a yayin da lamura suka fara daidaituwa a kasashe kamar Amurka da Birtaniya godiya ga allurar rigakafin na COVID, har yanzu akwai kasashe masu yawa da basu da sukunin samun alluran da suke bukata.

Richard Hatchett da ke jagorantar shirin tallafin allurar ga kasashe matalauta na MDD da ake kira COVAX, ya bada misalin Peru, a matsayin kasar da lamura suka lalace na karuwar yawan wadanda ke kamuwa da corona.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...