Ana Zargin Ministan Sadarwa Da Ƙin Halartar Shirin NYSC.

Rahotanni sun tabbatar da cewa Ministan Sadarwa, Adebayo Shittu,bai halarci shirin yi wa kasa hidima (NYSC) bayan ya kammala karatun digiri a jami’ar Obafemi Awolowo da ke Ife a lokacin yana da shekaru 25 da haihuwa.

A bisa dokar kasa, duk wanda ya kammala digiri kuma bai wuce shekaru 30, dole ya halarci shirin NYSC kuma kin yin hakan Babban laifi ne wanda hukuncinsa ya kai zaman gidan kurkuku na tsawon shekaru 14. Irin wannan laifin ne ya tilastawa Ministar Kudi, Kemi Adeosun yin murabus

.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...