An kona ofishin INEC a Enugu

Wasu mutane da ba a san ko suwaye ba sun cinna wuta a ofishin hukumar zabe ta INEC dake karamar hukumar Igboeze North a jihar Enugu.

An ka hari ofishin hukumar zaɓen ne da misalin karfe 11: 48 na daren ranar Lahadi.

Kwamishinan zabe na jihar Enugu,Emeka Ononamadu ya bayyana cewa duk da cewa ba a samu asarar rayuka ba a harin wutar ta kone a akwatunan zabe 748 da kuma akwakun kada kuri’a 240.

Duk da cewa babu wata kungiya da ta dauki alhakin harin sai dai yayi kama da irin wanda Æ´aÆ´an kungiyar IPOB suke kai wa a yankin kudu maso gabas.

More News

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...

An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa É—aya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban...

An yi faÉ—a tsakanin masu sayar da waya da sojoji a kasuwar Abuja

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke...

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...