Aisha na so ta yi fice a wasan kwallon doki | BBC Hausa

A Najeriya musamman arewacin kasar, sabon abu ne a ga mace na buga wasan kwallon doki.

Amma Aisha Ahmad Suleiman, mai shekara 18 na neman yin fice a wasan kwallon doki.

Ta bayyana cewa ta fara da sha’awar dabbobi musamman dawakai wanda daga baya ta fara wasan kwallon doki.

Ta kuma ce ta fuskanci kalubale daban-daban bayan ta fara wasan kwallon dawaki.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...