Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya sanya dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 12 a Minna babban birnin jihar domin dakile karin tashin hankali da karya doka da oda.
Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya sanya dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 12 a Minna babban birnin jihar domin dakile karin tashin hankali da karya doka da oda.