Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bukaci a gaggauta kama shugaban ƙaramar hukumar Kuje, Mista Samuel Danjuma Shekwolo , bisa ga furucinsa na cewa dole ne mazauna yankin su zaɓi jam’iyar APC ko kuma su bar yankin karamar hukumar. Jam’iyyar adawar ta bayyana wannan mataki a matsayin “barazanar tilastawa mutane yin ƙaura” wanda hakan ya […]




