Ga wasu daga cikin hotunan matar da ɗanta ya daddaɓa mata wuƙa a Kano, wanda ya yi sanadiyyar mutuwarta. Rahotannin da muka samu sun nuna wannan mata dai shekarunta hamsin
Ga wasu daga cikin hotunan matar da ɗanta ya daddaɓa mata wuƙa a Kano, wanda ya yi sanadiyyar mutuwarta. Rahotannin da muka samu sun nuna wannan mata dai shekarunta hamsin
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe ‘yan fashin daji uku a wani kwanton ɓauna da suka yi musu a yankunan Anka zuwa Dan Kapani a yankin ƙaramar hukumar Anka a
Gwamnatin tarayya a ranar Juma’a ta yi kira ga hukumomin da abin ya shafa a kan iyakokin kasar Sudan da su samar da yanayin jin dadin jama’a ga ‘yan kasar
An ayyana ranar Litinin 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu domin bikin ranar ma’aikata ta bana. Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan a ranar
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa har yanzu ba a fara ɗebe ƴan Najeriya da ke Sudan ba duk da alkawarin da gwamnati ta yi. In ba a manta
Zaɓaɓɓen Shugaban Najeriya Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya samu dawowa gida Najeriya bayan shafe makonni yana hutu a kasar waje. A cikin hutun nasa, ya yi amfani da wannan damar
Kungiyar Matasan Arewa mai suna Arewa Youth Consultative Forum ta yi gargadi game da halin da ƴan Najeriya da ke Sudan ke ciki. Cikin wata takarda da kungiyar ta fitar,
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a da kuma Litinin a matsayin ranakun hutu domin Musulmi su gudanar da shagulgulan karamar Sallah. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki ta kwanaki 8 a kasar Saudiyya inda kuma yayi aikin Umarah. Buhari ya baro Saudiyya ta filin jirgin saman Sarki
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA, ta karbi ‘yan Najeriya 152 da aka kwaso su daga kasar Libya. Mutanen sun sauka ne a filin tashin jirage na Murtala
Gwamnatin Britaniyya ta sanar da haramtawa hukumar kula da al’amuran ma’aikatan lafiya da masu bada kulawa a kasar daukar likitoci da ma’aikatan lafiya aiki daga Najeriya. Gwamnatin kasar ta Birtaniyya
Asalin hoton, Getty Images Hukumar lafiya ta duniya WHO ta yi kiran a dauki matakin gaggawa kan magance ƙaruwar matsalar rashin haihuwa. A wani sabon rahoto da Hukumar Lafiya ta
Shugaban kasa, Muhammad Buhari a ranar Alhamis ya gana da gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Wannan ne karo na farko da Buhari da Emefiele suke ganawa a cikin
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya sanya hannu kan dokar kasafin kudin shekarar 2023. Buhari ya sanya hannun kan kundin kasafin kudin ne a wani dan kwarkwaryar biki da da aka
Asalin hoton, Getty Images Kasar Indiya ta taso keyar wasu ‘yan Najeriya kusan dari biyu da sauka hada da maza da mata da kananan yara zuwa gida, sakamakon rashin gamsuwa
Bankin raya kasashen musulmi ya shirya gina asibiti mai gado 300 a jihar Kaduna. Shugaban bankin ne ya bayyana haka bayan wata ganawa da suka yi da ministar kudi ta
ABUJA, NIGERIA -Kungiyar likitoci da ke fadakarwa kan abubuwan da ke kawo cutar daji da kuma hanyoyi kariya ta Najeriya, ta gudanar da taron karawa juna sani kan sabbin hanyoyin
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce har yanzu Najeriya ba ta kai matakin da yakamata ace ta kai ba a yanzu. A cewar Obasanjo duk wanda ya ce komai
A yayin da ake cigaba da kace-nace dangane da batun yadda matsalolin tsaro ke kara ta’azzara a Najeriya, wani rahoton bincike da masana tsaro suka gudanar a cikin wata 6
Rundunar sojan Najeriya ta sanar da gano jirgin samanta da ya bace watanni 11 da suka wuce lokacin da yake kai wa dakarun sojan kasa dauki. A watan Maris na