Ya yin ziyarar sarakunan sun fadawa shugaban kasa cewar basu gamsu da mukamin karamin minista da aka bawa jihar ba a zangon mulkin Buhari na farko.
A cewar su ya kamata a daga darajarsu a majalisar zartarwa ta tarayya inda suka bukaci a bawa jihar mukamin ministan kudi.
Har ila yau sun nemi shugaban kasa Muhammad Buhari ya goyi bayan takarar gwamnan jihar Yahaya Bello a zango na biyu.










