Wata ƙungiyar matasan arewacin Najeriya mai suna Arewa Youth Assembly sun yi kira ga hamshaƙin ɗan kasuwa, wato Alhaji Aliko Dangote, da ya fito takarar shugabancin Najeriya a 2023. Matasan
Wata ƙungiyar matasan arewacin Najeriya mai suna Arewa Youth Assembly sun yi kira ga hamshaƙin ɗan kasuwa, wato Alhaji Aliko Dangote, da ya fito takarar shugabancin Najeriya a 2023. Matasan
Wasu ‘yan sanda a Abuja, babban birnin Najeriya sun kama tsohon Kwamishinan Ayyuka na jihar Kano, Mu’azu Magaji. Lauyansa da kuma iyalansa sun tabbatar wa BBC cewa an kama tsohon
Gobara ta lalata dukiyar da ta kai ta naira biliyan dubu 3, wato tiriliyan 3 a Najeriya, kamar yadda Ministan harkokijn cikin gida na kasar, Rauf Aregbesola ya bayyana. Ministan
An kasa cimma matsaya a sulhun da jam’iyyar APC maiu mulki a Najeriya ke ƙoƙarin yi tsakanin ɓangaren gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da Sanata Ibrahim Shekarau. Shugaban riƙo na
Former Speaker, House of Representatives, Yakubu Dogara, has expressed doubt over the purported suspension of his traditional title, saying the palace has yet to serve him a letter or invite
Jiga-jigan mata mambobin jam’iyyar APC mai multi ciki har da uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, sun ce suna shirye tsaf don jan ragamar mulki a kasar. Matan na jam’iyyar APC
Win-Win Kano Sabuwa tafiyar ta matasa ce” wadannan sune kalaman, Engr Muazu Magaji Dansarauniya jagoran tafiyar gidan siyasar da ake wa lakabi da Win-Win Kano Sabuwa a duk lokacin da
A yayin da jam`iyyun siyasa a Najeriya ke duba yankin da za su bai wa takarar shugabancin ƙasar, tuni wasu daga yankin arewa suka fara muhawara a kan wanda ya
Former President Olusegun Obasanjo has declared that he would never return to the Peoples Democratic Party, PDP, saying he has retired from partisan politics. The ex-president, who renounced his membership
Governor Samuel Ortom of Benue State has disclosed why he would fight and work against the presidential ambition of Bola Tinubu, the National Leader of the All Progressives Congress, APC.
Shugaba Muhammadu Buhari ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa gwamnatinsa tana da kudurin ganin ta bar mulkin kasar fiye da yadda ta karbi mulkinta. Shugaban ya kuma bukaci ‘yan kasar
Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya), ya yi gargadi kan kara farashin man fetur da cewa zai tura karin ‘yan kasar cikin fatara da talauci
Dr Aji Kolomi, a former All Progressives Congress (APC) 2019 gubernatorial candidate in Yobe State, was among hundreds of members of the ruling party who joined the Peoples Democratic Party
Tsohon shugaban mulkin sojin Najeriya Sani Abacha, wanda ya mulki kasar daga 1993 har lokacin mutuwarsa a 1998, ya hau mulkin ne bayan ya yaudari ‘yan siyasa, a cewar Janar
Governors of the ruling All Progressives Congress APC rose from their meeting Sunday night in Abuja with a resolution to go ahead with the national convention of the party in February. No
Governor Abdullahi Ganduje has stirred dust in Kano State after he paid a surprise condolence visit to Haruna Ahmadu Zago, the court-recognised chairman of the party. His visit comes at
President Muhammadu Buhari, Vice-President Yemi Osinbajo and service chiefs honoured the nation’s fallen heroes during the Armed Forces Remembrance Day celebration at the National Arcade, Eagle Square, Abuja, on Saturday.
Team Osinbajo, working for the actualization of a Prof Yemi Osinbajo presidency in 2023 is already breaking boundaries across the country with reports of shadowy link-ups between his canvassers and
Rikicin shugabanci a jam’iyyar APC mai mulki a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin Najeriya ya ƙara ƙamari, bayan da tsohon gwamnan jihar Sanata Muhammadu Adamu Aleiro ya buɗe
Tsohon gwamnan Jihar Legas kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta neman shugabancin Najeriya a zaben 2023. Tinubu ya bayyana hakan