Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kuɓutar da mutum huɗu da aka yi garkuwa da su bayan sun daƙile harin da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka kai a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kuɓutar da mutum huɗu da aka yi garkuwa da su bayan sun daƙile harin da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka kai a
Jam’iyar APC ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 18 da kansiloli 192 da aka gudanar a jihar Edo. Da yake sanar da sakamakon zaɓen ranar Lahadi, shugaban hukumar
Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta tabbatar da mutuwar mutum bakwai, yayin da mutum biyar suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa
Gwamnatin Tarayya ta dawo da karin ‘yan Najeriya 39 daga birnin Johannesburg na ƙasar Afirka ta Kudu zuwa Legas, a wani shirin kwashe ‘yan ƙasar da jirgin Air Peace ya
Hukumar ‘Yan Najeriya Mazauna Ƙasashen Waje (NiDCOM) ta zaɓi Farfesa Hakeem Ibikunle Tijani, wani malamin jami’a ɗan Najeriya da ke zaune a Amurka, domin ba shi lambar yabo ta National
Rundunar ƴan sandan jihar Ondo ta ce ta kama wani mutum mai shekaru 33 bayan da aka zarge shi da shirya yin garkuwa da kansa tare da karɓar kuɗin fansa
Gwamnatin Jihar Zamfara ta fara rabon buhunan taki 72,000 da sauran kayayyakin noma ga manoma domin ƙarfafa noman damina na shekarar 2026. Gwamna Dauda Lawal ne ya ƙaddamar da shirin
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya gode wa Shugaba Bola Tinubu da jami’an tsaro bisa nasarar ceto ɗalibai da malamai da aka sace a ƙaramar hukumar Oriire. An kuɓutar da
An saki Zainab Sadiq, ‘yar jarida kuma mai taimaka wa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Action Congress (AAC), Omoyele Sowore, a harkokin yaɗa labarai, daga tsarewar Hukumar Tsaron
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya mika fom din takararsa na shugaban kasa a jam’iyar APC inda kuma ya amince ya tsaya takara a karo na biyu tare da mataimakinsa
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wata ‘yar ƙasar Chadi mai suna Rachael Samuel, mai shekaru 48, da ake zargin tana kai wa ƙungiyoyin ta’addanci da ke yankin Tafkin Chadi
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Jigawa ta sanar da kama wasu da ake zargi da lalata kayayyakin lantarki, karɓar kayan sata da kuma satar shanu a samame daban-daban da ta gudanar
Kotun Majistare ta 2 da ke Kano ta fara sauraron shari’ar TikToker Fatima Abdullahi, wadda aka fi sani da Fati Cele, bisa zargin kashe saurayinta Isma’il Sidi, wanda aka fi
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kubutar da Aliyu Muhammad ma’aikaci a hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC wanda wasu yan bindiga su ka yi garkuwa da shi
Kokarin da gwamnatocin kasashe da dama ke yi na kawo ƙarshen tsadar rayuwa da al’ummominsu ke fuskanta ya gamu da tasgaro a yayin da farashin danyen man fetur ya yi
Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]
Mai bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin yaɗa labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya ce tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter
Jami’an SafeCity Security Service tare da hadin gwiwar rundunar ‘yan sandan jihar Delta sun kama fitaccen ɗan bindiga da ake nema, Abubakar Usman, bayan sun gudanar da wani samame a
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta tabbatar da kama Farfesa Bello Abubakar, likitan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, bisa zargin bayar da bayanan karya bayan ziyarar
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta kama mutane 15 bayan wani rikici tsakanin wasu kungiyoyin matasa a garin Azare da ya jikkata akalla mutum 10. Mai magana da yawun rundunar,