Ana ‘yan sa’o’i kungiyar kwadago ta fara zanga-zanga a fadin Najeriya saboda abin da kungiyar kwadagon ta kira rashin aiwatar da yarjajjeniyar biyan Naira dubu 30 a matsayin albashi mafi
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Ana ‘yan sa’o’i kungiyar kwadago ta fara zanga-zanga a fadin Najeriya saboda abin da kungiyar kwadagon ta kira rashin aiwatar da yarjajjeniyar biyan Naira dubu 30 a matsayin albashi mafi
Gabanin zuwansa Najeriya, Yarima Charles ya ziyarci Ghana da Gambia Dan gidan sarauniyar Ingila mai jiran gadon sarautar Birtaniya, Yarima Charles yana ziyara a Najeriya ranar Talata. Basaraken ya sauka
Ma’auratan sun yi hatsarin ne sa’a biyu bayan an daura musu aure Wata amarya da angonta daga jihar Texas ta Amurka sun mutu sakamakon hatsarin da jirgi mai saukar ungulun
Ruga wani yanki ne a wajen babban birnin tarayyar Najeriya Abuja da sama da mutum 10,000 ke zaune a yankin. Mutanen suna fama da matsalolin rashin ruwa da kuma fama
Wata kungiyar lauyoyi mai rajin wanzar da tsarin mulkin demokaradiyya a Najeriya wato Lawyers for Sustainable Democracy in Nigeria itace ta shigar da kara gaban babbar kotun Kano tana kalubalantar
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun janye yajin aikin gama garin da suka shirya tsunduma a ranar Talata. Hakan ya biyo bayan yarjejeniyar da kungiyoyin suka cimma da masu ruwa da
Likitoci a kasar China sun samu nasarar ceto hannun wani mutum ta hanyar dasa shi a ƙafarsa. Hannun mutumin na hagu ya guntule ne bayan da ya gamu da hatsari
Shugaban Iran Hassan Rouhani ya sha alwashin “karya” jerin takunkuman da Amurka ta sake kakaba wa kasar da zummar durkusar da tattalin arzikinta. Gwamnatin Shugaba Donald Trump ta sake sanya
Wasu kungiyoyi a A jahar Kaduna da ke arewacin Najeriya, sun fara tofa albarkacin bakinsu dangane da zaben da gwamnan jihar Nasir el-Rufai, ya yi na mace a matsayin mataimakiyarsa
Yanzu haka ma tuni aka shigar da karar gwamnan jihar Adamawa a gaban kotu bisa zargin bashi da takardun kammala makarantar sakandare, batun da ya bude wani shafi a dambarwar
Wata mace dake zaune tare da mijinta a Makurdi babban birnin jihar Benue ta kashe mijinta da ƴaƴanta uku kana daga bisani ta hallaka kanta. An bayyana mijin matar da
Gwammnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kauracewa kwamitin binciken da majalisar jihar Kano ta kafa kan bidiyon zargin karbar rashawa daga ‘yan kwangila, inda ya tura
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta yi fatali da zargin da kungiyar Amnesty International ta yi cewa jami’anta sun harbe da raunata mabiya Shi’a a yayin da suke tattaki a Abuja.
Yayinda al’ummomin da suka koma yankunan su da aka kwato daga hannun mayakan Boko Haram arewacin jihar Adamawa ke kokarin kwashe amfanin gonan da suka noma, ‘yan bindiga masu tada
Ƴansanda sun gurfanar da yan shi’a sama da mutane 100 a gaban wata kotun majistire dake Abuja inda ake zarginsu da ta da hankalin al’umma. Cikin yan kungiyar ta shi’a
‘Yan Shi’ar sun bukaci a sako shugabansu a Najeriya Ibrahim Zakzaky da ke hannun gwamnatin kasar Kasar Amurka ta nemi gwamnatin Najeriya ta gudanar da cikakken bincike kan rikicin baya-bayan
Ƙungiyar Yan Uwa Musulmi ta Najeriya wato shi’a ta bayyana cewa mambobin kungiyar 1000 ne suka bace bayan artabun da suka yi da jami’an tsaro a birnin tarayya Abuja. Mambobin
Ba wannan ne artabun jami’an tsaro da mabiya darikar Shi’a a Abuja ba, wadanda ke kiran a saki jagoransu Ibrahim El-Zakzaky da ake tsare da shi tun shekarar 2015 Kungiyar
Rahotanni daga Najeriya na cewa dakarun kasar sun gano inda aka jefar da gawar Gen. Idris Alkali mai ritaya, wanda aka kashe a yankin Jos ta Kudu a jihar Pilato
Jami’an tsaro sun samu nasarar gano gawar, Manjo Janar Idris Alkali mai ritaya wanda aka bayyana bacewar sa ranar 3 ga watan Satumba. An gano gawar tasa a wata rijiya