Wani mutum da ake zargi da safarar sassan jikin bil’adama ya fada hannun jami’an tsaro a jihar Niger bayan da aka same shi da mallakar kwayar idon mutum. Shu’aibu Ibrahim,
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wani mutum da ake zargi da safarar sassan jikin bil’adama ya fada hannun jami’an tsaro a jihar Niger bayan da aka same shi da mallakar kwayar idon mutum. Shu’aibu Ibrahim,
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Rundunar ‘yan sandan ta ce ta kashe barayin shanu da dama ‘Yan sandan Najeriya sun ce sun kashe ‘yan ta’adda 104 a jihar Zamfara
Rahotannin a Najeriya sun ce wata sabuwar kungiya ta masu ikirarin wa’azin musulunci dauke da miyagun makamai, ta bulla a cikin jihar Sakoto daga jamhuriyyar Nijar mai makwabtaka da kasar.
Ibrahim Magu,shugaban hukumar EFCC dake Yaki Da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ya ce hukumar za ta saka idanu wajen bin diddigin kudaden yakin neman zaben jam’iyun siyasa a zaben
Ministan ilimi, Adamu Adamu, ya ce shi ne ya bukaci gwamnati ta rage kudin fom din JAMB da NECO Gwamnatin Najeriya ta amince a rage kudin fom din Joint Admission
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ya kai ziyarar jaje g sojojin da suka samu raunuka a yakin da suke da yan ta’addar Boko Haram a yankin arewa maso gabas. Shugaban
A ranar 29 ga watan Nuwambar 2018 ne za a fara gagarumin bikin da jama’a da dama a fadin duniya suka jima suna jiran zuwansa. Wannan bikin dai shi
A ‘yan kwanakin nan Boko Haram ta zafafa hare-haren da take kaiwa dakarun Najeriya Rundunar sojan Najeriya ta ce kungiyar Boko Haram ta fara amfani da jirage marasa matuka domin
WASHINGTON D.C. — Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari na ziyarar a birnin Maiduguri da ke jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, inda ya je domin halartar taron sojin kasar da
Ofishin hukumar Yaki Da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati EFFC dake jihar Lagos ya kai samame wani wajen dillancin motoci dake jihar mai suna Astrax Auto Shop. Samamen ya biyo
Gwamnan jihar Akwa Ibom,Udom Emmanuel ya yi kira ga shugaban kasa,Muhammad Buhari da ya shiga tsakani a rikicin dake faruwa a majalisar dokokin jihar domin tabbatar da cigaba da samun
Ƙungiyar mafarauta sun yi tayin bada taimako domin hada karfi da karfe wajen yaki da masu garkuwa da mutane dama masu aikata sauran laifuka a yankin arewa maso gabas. Sakataren
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Kwankwaso, ya ce ya yi yunkurin ganin ba a fitar da bidiyon da ya yi zargin nuna gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje yana karbar cin hanci
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ba da gangan jam’iyyarsa ta APC ta tauye hakkin wasu daga cikin ‘ya’yanta da ke son yin takara a zaben 2019. Shugaba Buhari ya
Rundunar sojan Najeriya tayi nasarar kashe wata mata mai shirin kai harin kunar bakin wake a wani wurin binciken ababen hawa dake garin Gulak na jihar Adamawa. Rundunar sojan ta
Gwamnan jihar Nasarawa da ke Najeriya Umaru Tanko Almakura ya ce jam’iyyarsu ta APC ta kuntatawa wasu manyan ‘ya’yanta shi ya sa suka yi fushi da ita. Gwamna Almakura na
An nada tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a matsayin Wazirin Adamawa. Nada shi mukamin na Wazirin Adamawa na nufin Atiku Abubakar shine na biyu mafi girman sarauta a masauratar
Shugaba muhammadu Buhari ya bayana matukar kaduwarsa game da kisan da aka yi wa sojojin kasar a harin da mayakan Boko Haram suka kai wa kauyen Metele da ke jihar
Rundunar sojan Najeriya shiya ta daya dake Kaduna ta kama wani mai safarar bindigogi akan hanyar Borgu dake karamar hukumar New Bussa ta jihar Niger. Mataimakin daraktan hulda da jama’a
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta kama ‘yan kungiyar IPOB da ke fafutikar kafa kasar Biafra su 34 bayan sun kai wa jami’anta hari tare da kashe jami’i daya.