‘Yan sandan Najeriya sun ce jami’ansu goma sha shida ne suka mutu a jihar Zamfara bayan wata arangama da suka yi da barayin shanu a karamar hukumar Birnin Magaji ranar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
‘Yan sandan Najeriya sun ce jami’ansu goma sha shida ne suka mutu a jihar Zamfara bayan wata arangama da suka yi da barayin shanu a karamar hukumar Birnin Magaji ranar
Valentine Ashi,alkalin babbar kotun birnin tarayya Abuja ta umarci hukumar EFCC mai yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati, hukumar tsaro ta farin kaya DSS da kuma sauran hukumomin
Wasu kungiyoyi 59 dake wa shugaban kasa Muhammad Buhari yakin neman zabe sun koma goyon bayan Atiku Abubakar. Atiku wanda shine dantakarar shugaban kasa a jam’iyar adawa ta PDP da
An samu rade-radi, muhawara da suka daban-daban a kafofin watsa labarai tun bayanda dan takarar jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya samu bizar shiga kasar Amurka a makon da ya
Ministan tsaron Najeriya, Mansur Dan Ali, ya umarci Babban hafsan sojin kasa na kasar Janar Tukur Buratai da ya ci gaba da kasancewa a arewa maso gabas har sai yanayin
Ana zargin matar da damfarar wani dan kasuwa naira miliyan 150 Hukumar tsaro farin kaya ta DSS a Najeriya ta gabatar da wata mata mai suna Amina Mohammmed a gaban
Hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta’annati ta ce za ta gurfanar da tsohuwar ministar man fetur ta kasar, Mrs Diezani Alison-Madueke a gaban
Mamba dake wakiltar mazabar Zango a majalisar dokokin jihar Katsina,Tasi’u Musa Maigari ya zamo sabon shugaban majalisar dokokin jihar. An zabi Maigari ya maye kujerar kakakin majalisar dokokin jihar, bayan
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Kasa wato NAFDAC ta kwace tare da lalata magunguna marasa inganci da darajar su ta kai naira biliyan uku cikin shekara guda.
Gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari Abubakar, ya gana da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo a fadar shugaban kasa dake Abuja. Gwamnan ya isa fadar Aso Rock da misalin karfe 2:04
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce za ta tura da karin ‘yan sandan kwantar da tarzoma dubu biyu da kuma kwararun jami’anta kan yaki da ta’addanci tare da karnuka masu
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana haka ne a ganawar da ya yi da al’ummar Najeriya mazauna kasar Poland a birnin Krakow a ziyarar da ya kai kasar domin halartar taron
Kakakin rundunar ‘yan sanda Mista Jimoh Moshood, ya ce baya ga yakin da ‘yan sandan zasu yi akwai kuma karin rawar da zasu taka, kamar tsare garuruwa da yankunan da
Mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi na II ya nada Nazir M. Ahmad a matsayin sarkin wakarsa. Danburan Kano ne ya tabbatar wa Nazir da wannan sarautar a cikin wata
Ana ce-ce-ku-ce kan wasu hutuna da fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood Maryam Booth ta wallafa na bikin aure. Jarumar ta wallafa hotunanta tare da Sadiq Zazzabi mawakin Hausa kamar ango da
PDP, wadda ita ce babbar jam’iyya mai hamayya da jam’iyyar APC mai mulkin kasar ta kaddamar da babban kwamitin yakin meman zabe na dan takarar shugabancin kasa Atiku Abubakar. Sai
Shugaban majalisar dattijan Najeriya Sanata Bukola Saraki ya soki matakin gwamnatin tarayyar kasar na raba kudi ga kananan ‘yan kasuwa da sunan tallafi. A cewar Saraki, wanda tsohon dan jam’iyyar
Gwamnatin tarayya ta umurci shuwagabannin jami’o’in gwamnati da su kakaba tsarin nan na ba aiki ba biyan albashi ga malaman jami’ar da suke yajin aiki Wannan sabon umurni ya kuma
A wata sanarwa da maigana da yawun iyalan gidan Bush ya fitar, na cewa da George Bush ya mutu ne da yammacin jiya Juma’a. George H.W. Bush shi ne shugaban