Hakkin mallakar hoto AFP Bayanai daga Sudan na cewa an kashe masu zanga-zanga uku da wani jami’in tsaro daya yayin wani artabu a babban birnin Khartoum. Majalisar soji da ke
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto AFP Bayanai daga Sudan na cewa an kashe masu zanga-zanga uku da wani jami’in tsaro daya yayin wani artabu a babban birnin Khartoum. Majalisar soji da ke
Wasu daga matan fiye da sittin sun yi zargin jami’ai sun ci zarafin su, inda har su ka ce ‘yan sanda sun yi mu su fyade a caji ofis. Matan
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya yi wata ganawar sirri da gwamnan jihar Kaduna,Malam Nasiru El-rufai da kuma na jihar Benue Samuel Ortom ranar Litinin a fadar shugaban kasa ta Aso
Masu goya wa Muhammadu Sanusi na II baya sun yi masa gagarumar tarba, inda da dama suka yi ado da riguna da huluna dauke da sunan basaraken, yayin da wasu
Hakkin mallakar hoto AFP/Getty Image caption Kiran da Alyssa Milano ta yi na shiga yajin jima’i ya jawo ce-ce-ku-ce a kafofin sada zumunta Fitacciyar jarumar fina-finai a Hollywood kuma ‘yar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Kocin Manchester City Pep Guardiola ya ce nasarar ci gaba da rike kambun Gasar Firimiya a bana ita ce “mafi tsauri” a shekarun aikinsa. City
Sabon sarkin Bichi Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ya ce ya kwan da sanin cewa masarautar Kano na taimakawa wajen hada kan al’umma, don haka ba shi da wani
A ranar Asabar ne wasu matasa maza da mata suka shirya wata zanga zanga domin nuna rashin goyon baya kan kirkiro wasu sabbin masarautu a Kano, karkshin kungiyar ”Kano First.”
Wata mujallar Birtaniya da ke kawo labarai dangane da lafiyar hakora ta bayyana cewa mayukan goge baki na gawayi da wasu kamfanoni ke sayarwa suke ikirarin na sa hasken hakora
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Kunna fitilar mota a lokacin da direba ya zo gaban shingen bincike na kan hanya na taimakawa wajen samun kyakkawar fahimta tsakanin ‘yan sanda
Wasu manyan malaman addinin musulunci a Kano da suka hada da Shaikh Aminu Ibrahim Daurawa, da Shaikh Abba Adam Koki, shugaban hukumar alhazai ta jihar Kano da Dr Muhammad Nazifi
Wata kungiyar matasa ‘yan sa-kai da ake kira Civilian Task Force da turanci (CJTF), dake goyon bayan yakin da gwamnatin Nigeria ke yi da mayakan Boko Haram ta sako tarin
Ma’aikatan hukumar NDLEA mai yaki da sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi sun samu nasarar kama wasu mutane hudu a jihar Ondo da ake zargi da noman ganyen tabar wiwi.
Ana ci gaba da takaddama tsakanin Ministan Tsaro Mansur Dan’ali, da ya zargi wasu sarakunan gargajiya da hannu a mu’amala da ‘yan bindiga masu tada kayar baya a jihar Zamfara,.
Photo: Hassan Maina Kaina (VOA) A jiya ne mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya kaddamar da wani shiri da zai kawo karshen kowanne irin nau’in bauta da fataucin mutane
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani cikakken bincike da akayi ya nuna cewa matsalar kiba na karuwa musamman a yankunan karkara a shekaru 30 da suka gabata wanda ya nuna
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wasu alkaluma da aka fitar na baya-bayanan sun nuna cewa ana sakin mata 58,000 a Saudiyya, wanda kashi 24% ne na aure 158,000
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Musulmi su na azumi tun daga fitowar rana har sai rana ta sauka a watan Ramadan, amma shin hakan na da alfanu? A
Hakkin mallakar hoto MICHELE SPATARI Image caption Shugaba Cyril Ramaphosa na Afirka ta Kudu ‘Yan Afirka ta Kudu sun fito kwansu da kwarkwatarsu daga birane zuwa kauyuka domin zaben wadanda
Hakkin mallakar hoto MOD Wata giwa ta hallaka wani soja dan Birtaniya a yayin da yake wani aiki na dakile masu farauta ba bisa ka’ida ba a kasar Malawi. Mathew