Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce zai iya bakin kokarinsa domin ya tabbatar da cewa yan Najeriya sun zauna lafiya. Mai magana da yawun shugaban kasar Mallam Garba Shehu shine
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce zai iya bakin kokarinsa domin ya tabbatar da cewa yan Najeriya sun zauna lafiya. Mai magana da yawun shugaban kasar Mallam Garba Shehu shine
A wani al’amari mai daure kai, wasu mahara, wadanda wasu ke zargin cewa ‘yan yankin ne, sun sake kai hari a kauyen Gidan Kaso da ke Karamar Hukuma Birnin Magaji
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammad ya ce gwamnatin tarayya na da kwararan hujjoji kan shirin da yan adawa suke na yi wa gwamnatin zagon kasa. Ministan ya fadi haka
Hakkin mallakar hoto MIKE SIVA-JOTHY Wani bincike da aka assasa shi domin gano yadda kudin-cizo ke yaduwa ya nuna cewa kudin-cizon ya riga dan’adam fara rayuwa a doron kasa. Kuma
Dino Melaye, dan majalisar dattijai mai wakiltar al’ummar Kogi ta tsakiya, ya ce yana tsoron ranar da talakawan Najeriya za su fara yiwa shugabanni bore saboda yadda shugabanni ke azabtar
Hakkin mallakar hoto PAARISA Piia mazauniyar kasar Greenland ce, mai shekaru 19 inda ta shaida wa BBC cewa ”mu a kasarmu ba ma tababa wajen maganar zubar da ciki, muna
Hakkin mallakar hoto Getty Images Mutum hudu sun mutu sanadiyar wani hatsarin jirgin sama da ya fado kimanin kilomita uku yamma da babban filin jirgin saman Dubai. Hukumomin Hadaddiyar Daular
Hakkin mallakar hoto KHAOSOD Wani kare a arewacin kasar Thailand ya kubutar da wani jariri sabuwar haihuwa daga wani rami da aka binneshi da rai. Ana dai zargin mahaifiyarsa ce
Gwamnoni dake halartar taron ya yin da suka halarci sallar Juma’a A ranar Juma’a ne gwamnonin arewa 19 za su zabi sabon shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewa biyo bayan karewar wa’adin
Ana zargin hukumar tsaro ta farin kaya, wadda aka fi sani da DSS, da tsare wani malamin addinin Musulunci mazaunin jihar Katsina mai suna Abu Ammar. Wasu majiyoyi sun bayyana
Image caption Tun da fari INEC ta sanya watan Nuwamba mai zuwa a matsayin lokacin zaben gwamnonin jihohin Kogi da Bayelsa A Najeriya hukumar zabe mai zaman kan ta, ta
Rahotanni daga Tudun wadan Kaduna na cewa shahararren malamin Izalar nan da yayi suna wajen wa’azin sunnah Sheikh Kabiru Haruna Gombe ya sha dakyar a wajen wasu fusatattun ‘yan Darikar
Wata babbar kotun majistare da ke Kano ta bai wa kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, CP Muhammad Wakili (Singham), umarnin ya damko shahararriyar jarumar fim din Hausan nan mai suna
Hakkin mallakar hoto Getty Images Gasar lig-lig ta kasashen Turai ta 2018-2019 ta kawo karshe kuma tuni kungiyoyin suka fara mayar da hankali kan kakar badi ta 2019-2020. A ranar
A wata rubutaciyar takardar jawabi da Jamiyar Hope Democratic Party ta raba wa manema labarai na nuni da cewa sun shigar da karar ne a bisa wasu dalilai da dama,
Na’urarku na da matsalar sauraren sautiAdam Zango ya yi karin bayani akan rikicinsa da Ali Nuhu Kuna iya kallon bidiyon hirar da BBC ta yi da shi ta hanyar latsa
Bukola Saraki, Shugaban majalisar dattawa, ya yaba da kokarin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi ta fannin diflomasiyya wurin ganin an sako Zainab Aliyu da Ibrahim Abubakar daga gidan
Mafi yawan `yan Adam na da burin su yi nisan kwana a rayuwa. Wannan ne ya sa mutane kan shiga tashin hankali a duk lokacin da suka tsinci kansu a
Image caption Gamayyar kungiyoyin farar hula a Sudan ta Kudu, sun yi kira ga kwamitin tsaro na MDD ya yi kokarin kafa sharuddai da dokokin da za su kare kasar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption An tabbatar da cewa masu kutse na iya jefa manhajar tattara bayanan sirri daga nesa cikin wayoyi da sauran na’urorin shiga intanet ta