Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce taba sigari tana kashe rabin masu shanta a fadin duniya. Mutum milyan shida ne ke mutuwa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce taba sigari tana kashe rabin masu shanta a fadin duniya. Mutum milyan shida ne ke mutuwa
Image caption Saudiyya da Iran sun dade ba sa ga maciji da juna Sarki Salman bin Abdul’azeez al-Sa’ud ya yi amfani da taron koli na gaggawa na kasashen gabas ta
Hakkin mallakar hoto Singer India Wani tela da BBC ta tattauna da shi a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar, ya ce ya shafe sama da shekaru 50 ya na dinki,
Bayan rantsuwar kama aiki da gwamnan jahar Filato Simon Lalong ya yi na ci gaba da shugabancin jihar karo na biyu, wasu al’ummar jihar sun bayyana fatar samun sauyi masu
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Shahararren dan wasan Chelsea Eden Hazard ya yi hannunka mai sanda game da barin kungiyar bayan ya ci kwallo biyu a wasan karshe
Shugaba Ramaphosa ya yi alkawarin yaki da rashawa da bunkasa tattalin azrikin Afrika ta Kudu bayan wasu sauye-sauye Bayan dan jinkirin da ya yi na gabatar da jawabi a cikin
Asusun tallafawa yara na majalisar dinkin duniya yace ‘yan Najeriya miliyan 47 ne wato kashi 24 cikin dari ke bayan gari a fili ko a makewayi marar inganci a binciken
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Zanga-zangar da ‘yan Aljeriya suka yi ta yi ce ta tilasta wa Abdelaziz Bouteflika mai shekara 82 sauka daga mulki Daya daga cikin ‘yan
Ga Jerin Sunayen Gwamnoni 29 Da Aka Rantsar Da Su Yau, Sunansu, Jam’iyyarsu Da Jihohinsu 1. Ahmadu Fintiri (PDP) – Adamawa 2. Bala Muhammed (PDP) – Bauchi 3. Babagana Zulum
Hakkin mallakar hoto Getty Images Tsohon shugaban mulkin soja na Najeriya Muhammadu Buhari mai shekara 76 – mutum ne da ake ganinsa a matsayin tsayayye wanda ba ya gudu ba
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Abokan hamayya na Landan Chelsea da Arsenal za su fafata a wasan karshe na cin kofin Turai na Europa a Larabar nan a
Hukumar efcc mai yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati, shiyar Sokoto a ranar Talata ta kama wani mutum mai suna Murtala Muhammad dauke da kudi naira miliyan 60. Hukumar
Shugaban kasa Muhammad ya magana da shugabannin hukumomin tsaron kasar a fadar shugaban kasa dake Abuja. Majalisar tsaron ta kunshi dukkanin shugabannin hukumomin tsaro da kuma mai bawa shugaban kasa
Kasa da sa’o’i 24 kafin karewar wa’adin mulkinsa, gwamnan jihar Lagos mai barin gado, Akinwumi Ambode ya mika ragamar mulkin jihar ga gwamna mai jiran gado,Babajide Sanwo-Olu da kuma mataimakinsa
Ƴan sanda a jihar Lagos, na tsargin wani mutum dan shekara 42 mai suna, Enifeh Omomo ya kashe kansa bayan ya kashe matarsa da kuma yaronsu dan shekara 6 a
Wata kotu a Iraki ta yanke wa wasu maza uku ‘yan kasar Faransa hukuncin kisa bayan samun su da laifin shiga kungiyar IS. Kamfanin dillancin labarai na AFP ya ruwaito
Hakkin mallakar hoto Fethi Belaid/ Pool photo via AP Image caption Ana sa ran Sarkin Qatar Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani zai kasance tare da sauran shugabannin Larabawa domin
Hakkin mallakar hoto Reuters Valencia ta lashe Copa del Rey bayan ta doke Barcelona 2-1 a wasan karshe da suka fafata ranar Asabar. Barcelona da ke harin lashe kofin sau
Cikin wata sanarwa daga mai ba wa gwamnan shawara kan labaru, Ibrahim Dosara, gwamnatin ta ce ta yi bakin kokarin samun nasara har matakin karshe amma Allah bai nufa ba
Hakkin mallakar hoto Newsweek Babbar kungiyar daliban Jamhuriyar Nijar, ta gudanar da wani tattaki na musamman zuwa harabar majalisar dokokin kasar da ke Yamai a ranar Asabar. Daliban sun yi