VOA Hausa A jihar Bauchi kimanin shekara guda kenan da aka samu ibtila’in ruwa da gobara a garuruwan Bauchi da Azare da ya yi sanadiyar rasa rayukan mutane uku da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
VOA Hausa A jihar Bauchi kimanin shekara guda kenan da aka samu ibtila’in ruwa da gobara a garuruwan Bauchi da Azare da ya yi sanadiyar rasa rayukan mutane uku da
A Najeriya musamman arewacin kasar, sabon abu ne a ga mace na buga wasan kwallon doki. Amma Aisha Ahmad Suleiman, mai shekara 18 na neman yin fice a wasan kwallon
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Da farko an ba wa ‘yan Esperance nasara, aka mika musu kofin, to amma yanzu sai sun sake wasan karo na biyu An umarci
Hakkin mallakar hoto Getty Images Masarautar ta ce ta soke Hawan Nasarawa da hawan Dorayi saboda umarnin gwamnati da kuma kaucewa duk abinda zai iya jefa rayuwar jama’a da lafiyarsu
Wata gobara da safiyar ranar Laraba, ta kona kayan agaji na miliyoyin naira a wurin ajiye kayayyaki da kwamitin shugaban kasa a yankin arewa maso gabas ke amfani da shi,
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane hudu da ake zarginsu da fashi da makami da kuma wasu yan sara suka su 60 a fadin jihar. Anyi holin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Fatara da rashin aikin yi sun fi wanzuwa a tsakanin bakar fata a kasar ta Afirka ta Kudu Jam’iyyar ANC mai mulki a
Rundunar Yan sandan Najeriya ta ce zaratan dakarunta sun cafke wasu gungun yan bindiga dadi kimanin su talatin da takwas. Da yake nunawa yan jaridu gungun yan bindigar a Abuja,
Hakkin mallakar hoto FACEBOOK Bangarorin jam’iyyar APC biyu a jihar Zamfara na ikirarin korar manyan jam’iyyar a bangarorin da suke hamayya da su. Bangaren da ke biyayya ga tsohon gwamnan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wata kotu a Faransa ta yanke wa wani malamin Shi’a haifaffen Iran hukuncin daurin shekara biyu a gidan yari bayan ta same shi da laifin
Hakkin mallakar hoto OthersImage caption Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi Allah-wadai da kakkausar murya kan yadda sojoji suka karkashe tare da raunata masu zanga-zanga a Sudan.
Dakarun Sudan sun kai wani hari kan masu zanga-zanga da ke fafutukar kafa mulkin demokradiyya wadanda ke gaban shalkwatar sojojin kasar a Khartoum. An rika jin karar harbin bindiga, kuma
Jami’an ƴansanda a jihar Edo sun kama wasu mutane bakwai ciki har da wasu samari biyu da ake zarginsu da sace wani mai suna, Osamagbe Atomon daga hannun mahaifinshi. An
A yayin da al’ummar musulmi ke kammala azumin watan Ramadan, wani abu da ya wajaba musulmi mai hali ya yi shi ne fitar da zakkar fidda-kai. Ita dai wannan zakka
Hakkin mallakar hoto Getty Images Chelsea na son karbo dan wasan Barcelona Philippe Coutinho, idan har an dage wa kulub din haramcin sayen ‘yan wasa. (Gianluca di Marzio). Juventus na
A yayin da shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya fara wa`adin mulki karo na biyu, al’ummar kasar na ci gaba da kokawa kan rashin wutar lantarki, wadda hakan ke kara haddasa
Uwargidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari ta yi kira ga hukumomin jami’an tsaron kasar da su yi gaggawar magance matsalar tsaron ‘yan bindiga da ta addabi wasu sassan Najeriya. Rahotanni da
Rahoton Datti Assalafiy Jama’a wannan bawan Allah da kuke gani a hoto sunansa Idi Usman, amma amfi saninsa da sunan Baba Idi, yanzu haka yana da zama a wani gari
Mambobin kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da Shi’a sun kona tutocin kasar Amurka da Isra’ila yayin wata gagarumar zanga-zanga da suka gudanar a birnin tarayya
Wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja ta bayar da umarnin tsare,Philomina Chieshe da kuma wasu mutane biyar dake aiki hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu a Najeriya wato Jamb.