Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Mason Greenwood (mai lamba 26) shi ne dan wasa na farko da aka haifa a shekarar 2000 da ya ci wa United kwallo Dan
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Mason Greenwood (mai lamba 26) shi ne dan wasa na farko da aka haifa a shekarar 2000 da ya ci wa United kwallo Dan
Hakkin mallakar hoto Reuters Akalla mutum 15 sun mutu cikinsu har da likitoci da majinyata a harin da kungiyar Taliban ta kai wani asibiti a kudancin Afghanistan. Likitoci da majinyata
A daren Laraba ne dai wata sanarwa da ta fito daga ofishin sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana nadin sabuwar shugabar ma’aikatan tarayyar kasar Dr Mrs Folashade Yemi-Esan. Wanda hakan
Hakkin mallakar hoto TIME MAGAZINE Image caption Tsohon hoton da ya jefa Firaministan na Canada cikin tasku kenan, inda ya yi shiga a matsayin bakar fata da kayan Larabawa Firaministan
A yanzu haka dai matsalar fyade musamman ga kananan yara, na neman zama ruwan dare a Najeriya, al’amarin da ya kai iyaye da wasu kungiyoyin kare hakkokin bil’adama, gudanar da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Tun bayan fara wasa a LaLiga ta bana, Fati ya ci kwallo biyu tare da taimakawa wajen cin wata daban Matashin dan wasa
Daga yau Laraba bisa umarnin babban bankin Ƙasa wato CBN, bankunan kasuwanci irin su First Bank da GTBank da Zanith Bank da makamantansu za su fara cazar kwastomomin su adadin
Hakkin mallakar hoto Nigeria Presidency Image caption Afirka ta Kudu ta yi Allah-wadai da tashe-tashen hankulan da aka samu, kuma ta ce tana daukar kwararan matakai Afirka ta Kudu ta
Hakkin mallakar hoto AFP Fada ya kaure tsakanin ‘yan Najeriya da takakwarorinsu na kasar Kenya a shafin twitter saboda zabar wata jaruma ‘yar kasar Kenya, Lupita Nyong’o ta fito a
Hakkin mallakar hoto Reuters Farashin mai ya yi tashin da bai taba yin irin sa ba cikin wata 4, bayan wasu hare-hare 2 da aka kai wa wurin hakar man
Hakkin mallakar hoto Getty Images Duk wani ma’aikaci mai jajircewa da ya yi ritaya na fargabar yadda ranakunsa za su cika da rashin aikin yi. Ga mutanen da suke ganin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Ranar Asabar Neymar, ya koma buga wa Paris St Germain tamaula a gasar cin kofin Faransa da kungiyarsa ta buga da Strasbourg. Neymar ya taka
Zababbun hotuna daga fadin Afirka, da ‘yan Afirka a wasu sassan duniya a wannan makon: Hakkin mallakar hoto EPA Image caption An fara yakin neman zaben shugaban kasa ka’in da
Cutar Ebola ta yi sanadin mutuwar dubban mutane a wasu kasashen Afurka Gwamnatin kasar Tanzania ta sanar da cewa babu gaskiya a jita-jitar da ake yadawa kan cutar Ebola ta
Kamun da rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta yi wa Naziru M. Ahmed ranar Laraba da yamma ya sake tado da sabuwar kura kan rikicin siyasar da yake faruwa
Hakkin mallakar hoto @makkahregion Image caption ‘Yan Najeriya uku ne suka yi zarra a gasar ta bana Wasu ‘yan Najeriya uku Abubakar Muhammad da Amir Yunus Goro da kuma Abdulganiyyi
Rundunar ‘yan sandan IRT da mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda Abba Kyari ke jan ragamarta tayi nasarar kame wani da ake zargi da zamowa madugun ‘yan garkuwa da mutane a kan
Hakkin mallakar hoto Getty Images An yanke wa dan wasan Barcelona, Arda Turan hukuncin daukin talala na kusan shekara uku, bayan da ya yi harbi da bindiga a asibiti, lokacin
A ci gaba da shirin sasanci da sulhu da Gwamnatin jahar Katsina take yi da masu kai hare haren ta’addanci a wasu sassa na wannan jihar, a jiya an mika
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani babban rahoto da aka fitar na nuni da cewar duniya za ta iya cimma nasarar zama ba tare da cutar Malaria ba, daya daga