Hakkin mallakar hoto Getty Images Mai horas wa Gernot Rohr bai ce komai ba kan makomarsa a matsayin kocin Najeriya, bayan rade-radin lattin biyan albashi. Mai shekara 66 dan kasar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Mai horas wa Gernot Rohr bai ce komai ba kan makomarsa a matsayin kocin Najeriya, bayan rade-radin lattin biyan albashi. Mai shekara 66 dan kasar
Hakkin mallakar hoto Getty Images An bayyana dan kwallon Arsenal, Pierre-Emerick Aubameyang a matsayin dan wasan da babu kamaras wajen taka rawar gani a gasar Premier a watan Satumba. Aubameyang,
Hakkin mallakar hoto AFP Ana gwabza yaki kusa da garin Ras al-Ain na Syria da ke kan iyakar kasar tsakanin mayakan Kurdawa da kuma sojojin Turkiyya. Turkiyya ta bayyana cewa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Firaministan Habasha Aby Ahmed Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce kyautar Nobel ta zaman lafiya da aka karrama firaministan Habasha, Aby Ahmed da
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Facebook ya ce yana fatan kaddamar da kudin na Libra a shekara ta 2020 Kamfanin Facebook ya kara samun koma-baya a shirinsa na
Hakkin mallakar hoto FBI Image caption FBI ta fitar da zanen hotunan matan da Samuel Little ya ce ya kashe da nufin gano ainihin mutanen. Hukumar bincike ta Amurka FBI
Hakkin mallakar hoto AFP Ma’aikatar tsaro ta Pentagon ta sanar da tura karin dubban sojojin Amurka domin “Kara karfin kariya ga Saudiyya”. Sakataren Tsaro na Amurkar, Mark Esper ya ce
Matan a Iran sun samu damar shiga filayen wasannin kwallon kafa domin yin kallo. Wannan ya zo ne bayan da kungiyar kwallon kafa ta duniya ta yi barazana ga kasar
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta ceto dalibai guda shida da masu garkuwa suka sace da safiyar Alhamis , a jihar Kaduna. Sojojin sun ce masu garkuwar dai sun sace
Hakkin mallakar hoto AFP Rahotanni daga Iran sun ce an samu fashewa a wata tankar dakon man Iran kusa da tashar ruwan Saudiyya a Jeddah. Kafofin yada labaran Iran sun
Duk da manyan taruka biyu da ganawar da aka yi kan iyakar Koriya, babu tabbas a game da tattaunawa tsakanin Amurka da Koriya ta Arewa. Za mu yi bitar rikicin
Duk mutumin da yake karatu a manyan makarantun Najeriya — kama daga jami’o’i har zuwa kwalejojin horas da malamai da kwalejojin fasaha — ya san irin hali tare da mummunan
Bauchi: Mutane Sama Da 30 Sun Rasa Rayukansu Bayan Da Kwale Kwalensu Ya Kife A Najeriya rahotanni daga jihar Bauchi na hadarin jirgin daya faru a karamar hukumar Kirfi, na
Na’urarku na da matsalar sauraren sautiHirar BBC da Alhassan Ado Doguwa kan kasafin kudin 2020 Latsa alamar lasifika da ke sama domin sauraren hira da Alhassana Ado Doguwa Ranar Talata
Al’ummar Tijjanawa mazauna kasar Amurka, dake birnin New York, sun gina wani katafaren masallaci, da aka kashe miliyoyin dalolin kudade yayin aikin ginin sa. Masallacin wanda aka yi wa lakabi
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun ceto wasu mutane uku da mayakan Boko Haram suka yi garkuwa da su. Rundunar ta ce an ceto mutanen ne a kauyen Firgi
Hakkin mallakar hoto BBC Sport Mai fashin baki kan wasan kwallon kafa, Alan Shearer ya ce bai taba ganin lalatacciyar tawagar kulob din Manchester United irin ta yanzu ba bisa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Manchester City ta yi rashin nasara a hannun Wolverhampton da ci 2-0 a wasan mako na takwas da suka fafata a gasar Premier ranar Lahadi
Hakkin mallakar hoto Dr Tommy Dickinson Image caption Dakta Tommy Dickinson ya ce an daina amfani da wannan tsarin na jona wutar lantarki don karkatar da hankalin mutum tun shekarun
Hakkin mallakar hoto KHAO YAI NATIONAL PARK Image caption Daya daga cikin giwayen da ya tsira yana kokarin tashin dan uwansa da ya mutu Wasu giwaye shida sun mutu a