Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani sabon bincike ya nuna cewa kashi 34 cikin 100 ne kacal na ‘yan Najeriya suke amfani da kwaroron roba yayin jima’i, kuma cikin wannan
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wani sabon bincike ya nuna cewa kashi 34 cikin 100 ne kacal na ‘yan Najeriya suke amfani da kwaroron roba yayin jima’i, kuma cikin wannan
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption A kalla yara ‘yan makaranta 29 ne suka mutu a wani hari da rundunar sojin hadakar ta kai ta sama kan wata motar bas
A hirar da aka yi da wani shugaban kungiyar daliban Najeriya a kasar China mai suna Habib Abdullahi game da cutar mura ta ‘koronabairus,‘ ya ce zuwa safiyar jiya Laraba,
Fadar shugaban Najeriya ta ce ta ji yadda wani rukunin mutane suka yi wa tawagar shugaba Buhari ihu a yayin da ya kai ziyarar jaje a Maiduguri. Mai magana da
A daidai lokacin da ake kara samun yawaitar kai hare-hare a Najeriya, ministan sadarwa a kasar, Dakta Isa Ali Pantami, ya yi ikirarin cewa ‘yan ta’adda na amfani da shafukan
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Kashi 87 cikin 100 na matalautan Najeriya suna yankin arewa Wani rahoto da Bankin Duniya ya fitar ya nuna yadda talauci ya karu
WASHINGTON D.C. — An sanya hannu kan yarjejeniyar da kamfanin man fetur na Najeriya, NNPC a Abuja don samar da wutar a cibiyar da a ka kebe a yankin Gwagwalada.
Photo: Shugaba Buhari/Facebook (VOA) Rarraba NAJERIYA: Kwamitin Tattalin Arzikin Kasa Zai Nazarci Shirin Yakar Talauci WASHINGTON, D.C — Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya gana da kwamitin da ke bashi
Hakkin mallakar hoto EPA Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce daga yanzu sunan cutar Coronavirus a hukumance shi ne Covid-19. Shugaban hukumar Tedros Adhanom Ghebreyesus ya shaida wa manema
Kungiyar Wolsburg da dan kwallon tawagar Kamaru Paul-Georges Ntep sun amince kowa ya kama gabansa. Dan wasan mai shekara 27, bai samu damar buga wasa akai-akai ba a Jamus, inda
Hukumomin Sudan sun ce za su mika tsohon shugaban kasar Omar al-Bashir ga kotun hukunta masu aikata manyan laifuka. Tsohon shugaban kasar yana fuskantar zarge-zargen kisan kare-dangi, laifukan yaki da
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zullum ya ziyarci wurin da abin ya faru Rahotanni daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya sun ce wasu da ake kyautata zaton
Masana harkokin tsaro na ganin ci gaba da kasancewar hafsoshin tsaro a kan mukamansu na ta’azzara hare-hare. Kaimin da wasu ‘yan Najeriya suka yi wajen yin kira ga shugaban
Hakkin mallakar hoto Reuters Miliyoyin mutane a China sun fara komawa bakin aiki bayan hutun sabuwar shekarar gargajiya- wanda aka tsawaita don takaita yaduwar coronavirus. Har yanzu akwai matakan kariya,
Hakkin mallakar hoto INSTAGRAM/@OFFICIAL_HAFSAIDRIS20 Wani dan jarida kuma mai sharhi kan harkokin fina-finan Kannywood, Ibrahim Sheme ya ce kalmar ta Kannywood wadda aka samar da ita a 2002, ta samo
Hakkin mallakar hoto Getty Images An kashe mutum 8 tare da jikkata wasu fiye da 20 a wani tashin tashinan da aka yi a wani kauye ranar Juma’a a Kazakhstan.
Dan wasan na Côte d’Ivoire ya buga wasanni biyu ne kacal ga kungiyar tasa a wannan kakar tun bayan sayen sa da ta yi a kan euro miliyan 25 Mai
Hakkin mallakar hoto Kano government Image caption Gwamna Ganduje da Sarki Sanusi II sun dade suna kai ruwa rana Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana dalilan da suka sanya shi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Tsohon gwamnan Kano, Ibrahim Shekarau, ya ce ba zai goyi bayan shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ba idan ya nemi karin wa’adi karo a uku. Shugaba
Yayin da manyan kasashen duniya ke cigaba da tsoma baki kan lamuran Libya, an mayar da kungiyar kawancen kasashen Afrika ta AU saniyar ware a kokarin da ake yi na