Wasu yan bindiga da kawo yanzu ba a san ko suwaye ba sun kai farmaki gidan tsohon minista, Labaran Maku dake Akpata a karamar hukumar Nassarawa-Eggon ta jihar Nasarawa. Maharan
Explore the security landscape of Northern Nigeria with #SecureNorth by AREWA News. Get the latest updates on security challenges, safety measures, and public initiatives aimed at fostering peace and stability in the region.
Wasu yan bindiga da kawo yanzu ba a san ko suwaye ba sun kai farmaki gidan tsohon minista, Labaran Maku dake Akpata a karamar hukumar Nassarawa-Eggon ta jihar Nasarawa. Maharan
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba, NPF, ta tabbatar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu a Jalingo, babban birnin jihar. ‘Yan ta’addar, wadanda rundunar ta ce adadinsu ya kai
‘Yan bindiga a maboyarsu da ke kewayen Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Jangala a Jihar Kaduna an ce sun tsere bayan da sojoji sama da 100 suka mamaye dajin
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta kama wani da ake zargin dan damfara ne da ya kware wajen damfarar jama’a wadanda ba su ji ba gani ba ta hanyar amfani
Wani jirgin bayar da horo na rundunar sojan saman Najeriya ya fado a Makurdi babban birnin jihar Benue. A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar sojan saman Najeriya,
Wasu ‘yan bindiga dauke da makamai a hanyar Gusau zuwa Sokoto a karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara sun kashe ‘yan sanda hudu. A cewar wani dan unguwar mai suna
The Kogi State government has reaffirmed its commitment to confront criminals terrorizing the state, assuring citizens of a peaceful governorship poll scheduled for November 11. The pledge was made by
Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Jos South and Jos North, Dachung Musa Bagos ya shawarci mutanen mazabar sa da su yi amfani da damar da kudin
Gwamnan jihar Filato Caleb Mutfwang ya kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a karamar hukumar Mangu sakamakon hare-haren da suka kai ga asarar rayuka da dukiyoyi a yankin. A
Dakarun Operation Hadarin Daji sun ceto mutane 24 da aka yi garkuwa da su tare da kawar da masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara. Hakan ya fito ne a
Sojojin rundunar Operation Hadarin Daji sun samun nasarar ceto wasu mutane 24 da yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Sojojin sun samu
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe, Ahmad Kwatarkwashi wani jami’in Kungiyar Lauyoyin Najeriya ta NBA a gidansa dake karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara. Da yake tabbatar
Akalla mutane biyar ne suka mutu sannan wasu 11 suka jikkata bayan wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun harba makamin roka a wani gari a jihar Borno. Wasu
Mutum daya ya rasa ransa yayin da daya ya jikkata sakamakon wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai ranar Litinin a kauyen Magamin Kano da ke karamar hukumar Ningi
An sake kashe mutane shida a karamar hukumar Riyom da ke jihar Filato lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki yankin. Lamarin dai a cewar wata majiya, ya faru
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun sace Ibrahim Bodunde Oyinlade babban limamin garin Uso dake karamar hukumar Owo ta jihar Ondo. Kamfanin Dilllancin Labarai na Najeriya NAN ya
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe wasu ‘yan uwa guda biyu a garin Gajere da ke karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna. Wadanda
During an annual special lecture organized by Tadhamunil Muslimeen (OTM) in Ibadan, Oyo State, Sheikh Imran Abdul Mojeed Eleha, Proprietor of Darul Na’im, urged President Bola Ahmed Tinubu to prioritize
A recent violent attack in the Rim, Jol, Kwi communities of Riyom LGA and Gana-Ropp community in Barkin Ladi LGA has resulted in the deaths of at least 21 people,
Wasu gungun mutane sun kashe wasu mata biyu a jihar Adamawa bisa zargin su da maita. Rahotanni sun nuna cewa wani sufeton ‘yan sanda da kuma wasu ‘yan banga na