Gwamnatin tarayya ta cire manyan makarantu daga tsarin haɗin gwiwar ma’aikata da tsarin biyan albashi na IPPIS. Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana hakan a lokacin da yake
Gwamnatin tarayya ta cire manyan makarantu daga tsarin haɗin gwiwar ma’aikata da tsarin biyan albashi na IPPIS. Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana hakan a lokacin da yake
Gwamnan jihar Katsina, Malam Umar Dikko Radda ya sauke kwamishinan wasanni, Hon. Abdu Abu Dan Kum. Umar Dikko ya kuma ba da umarnin sake fasalin gudanarwar Katsina United nan take.
An samu tashin hankali a gidan rawa na Porsche da ke Oba, karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra, yayin da wasu ’yan bindiga da ba a san ko
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da motoci masu aiki da gas da wutar lantarki guda 107 a birnin Maiduguri na Jihar Borno Da yake jawabi a wajen bikin, Shugaban
Rundunar ‘yan sandan jihar Enugu ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa, Misis Charity Orji da ‘yar uwar sa, Miss Ukamaka Orji, tare da binne
Hukumar da’ar ma’aikata ta jihar Kano ta amince da karin girma ga manya da kananan ma’aikata 118 a ma’aikatu da sassa da hukumomi 13. Shugaban hukumar Dr Umar Shehu Minjibir
Babban bankin Najeriya, CBN, ya gargadi ‘yan Najeriya da su yi hattara da kudaden Naira na bogi da ke yawo ba bisa ka’ida ba. Wannan gargadi na kunshe ne a
Wata babbar kotun jihar Zamfara ta yanke wa wani Anas Dahiru hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samunsa da laifin kashe abokinsa saboda naira 100. An gurfanar da Dahiru a
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya ce wadanda suka kai harin bam da jirage marasa matuka a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna ba za su
Daliban Jami’ar Tarayya Lafia (Fulafia) sun fito kan tituna suna nuna rashin amincewa da ci gaba da yin garkuwa da ’yan’uwan da ake yi. Idan ba a manta na, masu
Gamayyar kungiyoyin ‘yan asalin babban birnin tarayya Abuja da kungiyoyin farar hula sama da 10,000 ne suka fito gaban majalisar dokokin kasar a ranar Laraba, inda suka yi kira da
An kai Taraba wani mummunan hari a ƙauyen Ganfeto da ke Unguwar Daka na karamar hukumar Bali, ta jihar Taraba wanda ya kai ga rasa rayuka 10. Har zuwa lokacin
Biyo bayan harin bam da aka kai a kauyen Kaduna a wajen bikin Mauludi, malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya roki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da ta
‘Yar kasar Bulgariya Liliana Mohammed ‘yar shekaru 62 da haihuwa ta yi nasarar haddar Alkur’ani mai girma a jihar Kano, wanda ya zama wani gagarumin ci gaba a tafiyarta a
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Sokoto ta umarci tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle da ya dawo da duk motocin da ke hannunsa. Umurnin ya ce shi
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce sojojin Najeriya sun dauki alhakin jefa bam a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna wanda ya yi sanadin mutuwar mutane akalla
Rundunar sojin saman Najeriya ta musanta cewa tana da hannu a harin bam da ya yi sanadin mutuwar mutane da dama a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta sanar da kama wani da ake zargin manomin ganyen wiwi ne a jihar Sokoto. Kwamandan hukumar ta NDLEA
Al’ummar Agadasawa a jihar Kano sun shiga cikin mummunan yanayi bayan da wata gobara ta tashi tare da halaka wata mata da ‘ya’yanta uku. Mummunan lamarin da ya jawo juyayin
Ƴan banga sun kashe wani mai garkuwa da mutane mai suna Dogo Oro da ake kyautata zaton yana addabar kananan hukumomin Bunza da Kalgo a jihar Kebbi a kauyen Tunga