MSF Ta Yi Gargaɗi Kan Ƙara Tsanantar Matsalar Jin Ƙai A...
Kungiyar agaji ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta bayyana damuwa kan yadda matsalar jin ƙai ke ƙara tsananta a yankin arewa maso gabashin Najeriya.Kungiyar ta ce hare-haren baya-bayan nan da ƙungiyoyin masu ɗauke da makamai suka kai a jihar Borno sun raba sama da mutum 500,000 da muhallansu.A cewarta,...

Tinubu ya rantsar da Darma a matsayin ministan gidaje
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Juma'a ya rantsar da Engr Muntaka Rabe Darma a matsayin sabon ministan gidaje da bunkasa birane.
Da yake magana da yan jaridar fadar shugaban kasa bayan ya karbi rantsuwar kama aiki Darma ya bayyana cewa yasan irin girman aikin dake gabansa inda ya...
Najeriya Da Turkiyya Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horon Soji
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.An cimma wannan yarjejeniya ne yayin wata tattaunawar diplomasiyya tsakanin ministocin tsaron ƙasashen biyu a gefen wani taron diplomasiyya na shekarar 2026.A ƙarƙashin yarjejeniyar, dakarun tsaron...




