Yan sanda sun dakile hari kan ofishin su

Rundunar yan sandan jihar Enugu ta ce jami’anta sun samu nasarar dakile wani hari  da bindiga suka suka kai kan ofishin yan sanda na shiya dake karamar hukumar Igbo-Eze North.

Daniel Ndukwe, mai magana da yawun rundunar shi ne ya sanar da haka cikin wata sanarwa da ya fitar.

Ya ce yan sandan sun dakile  harin ne a ranar 21 ga watan Yuli da karfe 6:00 na yamma.

Ya ce bata gari “sun zo da yawa” inda suka fara harbin kan me uwa da wabi akan ofishin.

Mai magana da yawun rundunar ya ce jam’ansu sun yi musayar wuta da bindigar inda ya kara da cewa babu da jikkata a ciki.

Amma kuma ya ce wasu daga cikin maharan sun samu raunuka sanadiyar musayar wuta.

More News

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...