Wata ta maka mahaifinta a kotu saboda zai mata auren dole

Wata matashiya Æ´ar shekara 20 mai suna Fatima Aliyu ta kai mahaifinta kotu kan kokarin yi mata auren dole.

Fatima daga garin Kaduna ta shaida wa kotun shari’ar Musulunci cewa tana da wanda take so, amma mahaifinta ke kokarin yi mata auren da ba ta so.

A cewar mahaifin, kakanninta ne suka zaɓa wa diyar tasa mijin aure kafin rasuwarsu, shi ya sa yake kokarin cika alkawari.

Alkali Malam Aiyeku Abdulrahman, ya ce duk da yake mahaifi na da damar zaÉ“awa ‘yarsa mijin aure, a wannan gabar kokarin tilasta mata bai dace ba.

Alkalin ya bukaci mahaifin ya bai wa ‘yarsa damar gabatar da mutumin da take so, sannan a yi bincike, idan babu wani laifi to a bar su su yi aurensu.

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da Æ´an ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an Æ´an sanda da kuma sojoji suna É—aukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar Æ´an sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe É—an Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa HaÉ—in Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...