Wani Matashi Ya Mutu A Cikin Ruwa A Kano

Wani matashi dan shekara 20 mai suna Salisu Tasiu Muhammad ya nutse a kududdufin Bakin Gada dake garin Bunkure a karamar hukumar Bunkure ta jihar Kano.

Mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar Kano, Alhaji Saminu Abdullahi shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis inda ya ce an fito da Tasiu baya cikin hayyacinsa amma daga bisani likitoci suka tabbatar da mutuwarsa.

Abdullahi ya kara da cewa tuni aka mika gawarsa ga mahaifinsa, Alhaji Tasiu Muhammad.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...