Wani direba ya kashe jami’in hukumar FRSC a Lagos

Wani jami’in hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC ya gamu da ajalinsa bayan da wani direba ya matse shi a tsakanin motoci.

Shedun gani sun ce an matse jami’in na FRSC ne a tsakanin motoci inda kansa ya fashe ya yi ta zubar da jini.

Bisi Kazeem mai magana da yawun hukumar FRSC ya ce lamarin ya faru ne a yankin Orile-Iganmu a jihar Lagos ranar Asabar.

Sai dai Kazeem ga gaza bayyana ko an ankama direban motar da ya aikata haka.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]