Tsohon gwamnan Kaduna Yero ya fice daga PDP

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP.

Malam Yero ya mika takardar murabus dinsa ga jam’iyyar PDP a yau a wata takarda da ya sanyawa hannu.

Wasikar ta ce, “Tare da godiya ga Allah Madaukakin Sarki, na rubuto ne domin in mika sakon gaisuwata tare da sanar da ku matakin da na dauka na ficewa daga jam’iyyar PDP.

“Saboda haka, na gabatar da murabus É—ina a matsayin mamba na Jamiyyar PDP, wadda za ta fara aiki daga ranar 30 ga Satumba, 2023.”

Tsohon gwamnan dai bai bayyana dalilin mika takardar murabus din ba.

More News

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...

Sojojin Najeriya Sun Musanta Jita-jitar Mutuwar Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja

Daga Sabiu AbdullahiRundunar Sojojin Najeriya ta karyata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja,...