Tinubu Ya Bada Umarnin Kamo Wadanda Suka Kai Harin Jihar Filato

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi allawadai da abin da ya kira mummuna da mummuna harin da aka kai kananan hukumomin Bokkos da Barikin Ladi dake jihar Filato inda aka kashe mutane da dama.

Shugaban kasar cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Ajuri Ngelale ya fitar ya umarci jami’an tsaro da su gaggata isa yankin kana su tabattar an kama wadanda suke da hannu a harin.

Har ila yau shugaban kasar ya bayar da umarni da ayi gaggawar tattarawa tare da kai kayan agaji ga wadanda suka tsira daga harin da kuma kula da lafiyar wadanda suka samu rauni.

A yayin da yake wa gwamnatin jihar Filato da kuma mutanen jihar Filato ta’aziyya shugaban kasar ya bawa yan Najeriya tabbacin cewa wadannan jakadun kisan kai da saka ciwo da jimami baza su tsira daga hukuncin ba.

More News

An kama mutane biyu  masu garkuwa da mutane a jihar Kogi

Wasu É“atagari biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne jami'an Æ´an sanda da haÉ—in gwiwar Æ´an bijilante suka kama a garin Ibobo-Abocho...

Jirgi mai saukar ungulu ya yi hatsari a Akwa Ibom

Wasu ma'aikatan kamfanin haƙar man fetur su 6 da kuma matuƙan jirgi su biyu su mutu a wani hatsarin jirgi mai saukar ungulu a...

Tinibu ya aikawa da majalisar dattawa sunaye 7 na  ministocin da zai naÉ—a

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi kira ga majalisar dattawa da ta tabbatar da sunayen mutane 7 da ya tura majalisar da zai...

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...